Zan yarda wani ya tara da matata – Dan Hakika
Zan yarda wani ya tara da matata – Dan Hakika

Neman matan juna ga mabiya kungiyar Hakika ba laifi ba ne, wata sabuwar akida da ta bulla a arewacin Najeriya. Cikakkun 'yan Hakika za...

Read more »»

Ba ni da niyyar komawa APC –Shekarau
Ba ni da niyyar komawa APC –Shekarau

Tsohon Gwamnan Kano kuma jigo a jam'iyyar PDP Malam Ibrahim Shekarau ya ce ba shi da niyyar komawa jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya...

Read more »»

Zan dakatar da ministan Buhari daga APC – Oshiomhole
Zan dakatar da ministan Buhari daga APC – Oshiomhole

Shugaban jam'iyya mai mulki ta APC a Najeriya, Adams Oshiomhole, ya koka kan yadda wasu ministoci a kasar ba sa "bin umarnin jam...

Read more »»

Ina nan da raina — Sadiya Gyale
Ina nan da raina — Sadiya Gyale

Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood Sadiya Gyale, ta karyata labarin mutuwarta da aka yada a kafafan sada zumunta. Sadiya ta shaida wa...

Read more »»

Da duminsa: Buba Galadima, Shugaban R-APC ya yi hatsari
Da duminsa: Buba Galadima, Shugaban R-APC ya yi hatsari

Rahotanni dake shigowa daga kafafen yada labarai da dama sun tabbatar da cewar shugaban R-APC, Buba Galadima, ya gamu da hatsarin mota a han...

Read more »»

Shu’uma: Na samu damar kashe maza har 4 ta hanyar yin basaja da hijabi – Wata budurwa
Shu’uma: Na samu damar kashe maza har 4 ta hanyar yin basaja da hijabi – Wata budurwa

Mariam Abiola, wata shaidaniyar budrwa mai shekaru 20 ‘yan kungiyar asiri ta “Eiye” ta bayyana yadda ta kashe wasu mutane har 4 daban-daban ...

Read more »»

Likafa ta cigaba: Kungiyar Izala (JIBWIS) zata gina katafariyar jami’a a jihar arewa
Likafa ta cigaba: Kungiyar Izala (JIBWIS) zata gina katafariyar jami’a a jihar arewa

A yau, Litinin, ne kungiyar Izalatul Bid’a waikamatus Sunnah (JIBWIS) ta sanar da cewar gwamnatin jihar Jigawa ta basu kyautar hekta 65 ta f...

Read more »»
 
Top