NAIJ.com ta tattaro cewa hadimin shugaban kasar ya sanar da manema labarai tare da ministan lafiya Farfesa Isaac AAdewole da kuma na kasuwanci da zuba jari, Okechukwu Enelamah.
A baya NAIJ.com ta rahoto cewa fadar shugaban kasa ta tabbatar da risitin kasafin 2018 daga majalisar dokoki.
A halin da ake ciki Gwamnatin shugaban kasa Buhari na cigaba da farautan barayin gwamnati da ake zargi da wawure kudin kasa a lokacin da suke rike da kujerar mulki.
Hakan ya biyo bayan samun wata mai shari'a akan gaskiya da akayi, yanzu haka ta tura tsoffin gwamnoni biyu gidan yari.
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.