Rikicin ya sake barkewa tsakanin ‘yan kungiyar shi’a da ‘yan sanda a karamar hukumar Zaria, jahar Kaduna.

Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan kungiyar na gudunar da taron na su wanda suke kira da suna Ashura a yayin da ‘yan sanda suka kai masu wani haren ba zata domin su dakatar da taron.

Idan za ku iya tunawa Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i ya hana kungiyar Shi’a gudunar da duk wani taro a jihar bayan rikicin su da sojojin Nijeriya a shekara ta 2015.

A yanzu dai rundunar ‘yan sanda reshen jahar Kaduna ba saki wani jawabi game da lamarin ba tukun.

Ga hotunan a kasa:
28 Sep 2017

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top