Wannan bajakolin ya gudana ne garin Abuja, inda ya samu halartan manyan mutane daga ciki da wajen kasar nan, inda Hanan tayi masa taken, ‘Kirkirar Hanan’.
Daily Trust ta ruwaito Ministan watsa labaru, da al’adun gargajiya Alhaji Lai Muhammed ya samu halartan taron tare da Uwargidar shugaban kasa, Aisha Buhari.
A yayin bajakolin, Hanan ta bayyana hotuna da daman a al’adun Arewa, sa’annan ta kara ma matasa kwarin gwiwa dasu dage wajen cika burikansu, inji majiyar HAUSAMINI.com. Ga sauran hotunan:
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.