Video: Budurwa Ta Yiwa Saurayinta Kiss A Gaban Ubanta - Allah Ya Sauwake
Wannan labari da jaridar Nigerian Bulletin ta rawaito sun ce sun samu birbishinsa ne daga shafin facebook na wani Song Mudoh inda ya rubuta cikin harshen turanci cewa “A tube ‘yan mata ‘yan makaranta tunbur sannan aka zanesu a kasar Kamaru wai kawai don sun makara zuwa makaranta
“A Afurka kadai ne irin wannan abin takaicin zai faru. Wai a ce a tube dalibai ‘yan mata sannan a zanesu wai duk a matsayin hukunci. Babu ruwana da koma wane irin laifi suka yi, amma hukuncin sam bai dace ba. Kuma suma daliban abin kunya ne a garesu da suka amince aka aikata irin wannan bakin hukunci akansu”
Bincike ya gano cewa wannan abu ya faru ne a wata makarantar gwamnati a garin Baham, a yankin Arewacin Kamaru..
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.