Kamar Yadda Kuka Sani Akwai Takun Saka Tsakanin Manyan Jaruman Nan Guda Wato Nafisa Abdullahi Da Rahama Sadau Hakan Yake Kawo Cece Kuce A Tsakanin su ta yadda ake ganin kamar akwai hassada da gasa a tsakanin su.
Hakanne Yasa Nafisa Abdullahi Tasake Yin Magana Mai Harshen Damo Akan Jaruma Rahama Sadau Gadai Abinda Tafada Kamar Haka:- Na gaba yayi gaba, ba na gasa da Rahma Sadau” Idan Muka Kalli Wannan Magana Ta Nafisa Abdullahi Da Idon Basira Zamuga Magana Ce Wacce Har Yanzu Take Kan Bakanta Na Tawuce Rahama Sadau A Harkar Fim.

Wannan Alkalanci Dai Bara Mu Barwa Masoyan Wadannan Jarumai Guda Shin Tsakanin Nafisa Da Rahama Wace Jaruma Ce Kuke Ganin Tafi Samun Daukaka Da Farin Jini Wajan Al’umma???

Post a Comment

  1. Wallahy Rahama Sadau Tapi karfin Napisah Abdullahi.. Daukaka,Ilimi, Masoya, kai Uwa uba Dukiya. kai Komai ma tapitah,

    ReplyDelete

 
Top