Wani ma’abocin shafin Twitter Ali Basketball ne ya bayyana labarin wannan kyakkuawar budurwa mai kaunar fitacciyar jarumar Fim din Hausa, Rahama Sadau, inda yace a iya saninsa, yarinyar zata iya kashe kanta.
Ali ya rubuta a shafin nasa na Twitter cewa “@Rahama¬_sadau, wannan yarinyar zata iya kashe kanta, yar gani gashe nin ki ce”
Daily Trust ta ruwaito wani ma’abocin Twitter na daban shi kuma ya bayyana asalin sunan wannan yarinyar, inda ya bayyana sunan a matsayin Hidayah.
Daga karshe itama Rahama Sadau ta amsa wannan sako, inda tayi godiya kuma ta nuna kaunarta ga yarinyar, kamar yadda majiyar NAIJ.com ta ruwaito.
Wallahy Napi Hidiyah San Rahama Sadau
ReplyDelete