Hakazalika bayanai sun ce an sami 'yar hatsanini sakamakon wani rudani da ya kaure a Mazaba ta 17 Rumfa ta 5, bayan da misalin karfe 11:50 na safe aka ji karar harbin bindiga daga bayan runfar da ake kada kuri'a, sakamakon haka masu kada kuri'a da yan jarida suka nemi mafaka domin ceton ransu, nan take yansanda suka mayar da martani da harbe harbe mai karfin gaske a cikin iska.
Amma komi ya koma daidai kuma jama'a sun ci gaba da kada kuri'arsu .
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/AlFUDQouyehJRacXxBzbX0 Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.