Rahotanni daga babban filin wasa na Haliru Abdu da ke garin Birnin kebbi sun tabbatar mana cewa jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kebbi ta ba Gwamna Atiku Bagudu dama domin tsayawa a karkashin jam'iyyar don takarar kujerar Gwamnan jihar Kebbi a zabe na 2019.
Hakazalika majiyarmu ta tabbata mana cewa ba a gudanar da wani zaben fid da gwani ba tsakanin Gwamna mai mulki Atiku Bagudu, da wanda wasu jama'arsa daga kasar Zuru da Yauri ke dakon sauraron ko zai tsaya a wannan zabe wataau Alh. Ibrahim Mera Chiroman Kabbi.

Ku biyo mu domin karin bayani....


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/AlFUDQouyehJRacXxBzbX0 Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
30 Sep 2018

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top