Buhari ya ce gwamnatinsa ta dauki matakin kara albashin ne don bada karfin guiwa ga jami'an 'yan sandan inda ya nuna takaicinsa yadda rundunar 'yan Sanda ke gazawa wajen ayyukanta ta yadda idan rikici ya barke sai an nemi agajjn sojoji wajen Samar da zaman lafiya.
Buhari Ya Amince Da Karin Albashi Ga 'Yan Sanda
Buhari ya ce gwamnatinsa ta dauki matakin kara albashin ne don bada karfin guiwa ga jami'an 'yan sandan inda ya nuna takaicinsa yadda rundunar 'yan Sanda ke gazawa wajen ayyukanta ta yadda idan rikici ya barke sai an nemi agajjn sojoji wajen Samar da zaman lafiya.
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.