Magu ya bayyana cewar hukumar bata karbar tallafi na kudi daga hannun Gwamnoni. A ranar Litinin ne dai mai magana da yawun Gwamnan Kano Aminu Yassar ya bayyana cewar Gwamnan ya baiwa hukumar tallafin Naira miliyan goma dan ta shirya wata gasar tsere.
Sai dai a lokacin da yake mayar da martani kan batun, kakakin hukumar Tony Orilade ya bayyana cewar hukumar ya nesanta kanta daga karbar wadancan kudade da aka ce Ganduje ya bayar.
“Kokarin karya lagon hukumar ne na yaki da cin hanci da rashawa, wani Gwamna ya dauki kudi ya baiwa hukumar “ A cewar Orilade.
MAJIYA: Daily Nigerian Hausa
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.