Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya aikewa majalisar dokoki ta jaha da wasika inda ya gabatar da sunan Hon Manir Dan Iya a matsayin sabon mataimakin Gwamnan jahar Sokoto, kasancewa tsohon mataimakin gwamna Alh Ahmad Aliyu ya sauka daga mukamin nashi da kanshi .
Don haka kakakin majalisar Alh Salihu Mai Daji ya bada umurni a aikawa Alh Manir Daniya da wasikar gayyata domin bayyana a zauren majalisar gobe alhamis idan Allah ya kaimu domin tantancewa.
Don haka kakakin majalisar Alh Salihu Mai Daji ya bada umurni a aikawa Alh Manir Daniya da wasikar gayyata domin bayyana a zauren majalisar gobe alhamis idan Allah ya kaimu domin tantancewa.
Post a Comment