Gwamna Aminu Waziri Tambuwal  ya aikewa majalisar dokoki ta jaha da wasika inda ya gabatar da sunan Hon Manir Dan Iya a matsayin sabon mataimakin Gwamnan jahar Sokoto, kasancewa tsohon mataimakin gwamna Alh Ahmad Aliyu ya sauka daga mukamin nashi da kanshi .
Don haka kakakin majalisar Alh Salihu Mai Daji ya bada umurni a aikawa Alh Manir Daniya da wasikar gayyata domin  bayyana a zauren majalisar gobe alhamis idan Allah ya kaimu domin tantancewa.


21 Nov 2018

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top