Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da tallafin Naira Miliyan Goma ga hukumar Yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC a shirin da take na yin wasan gudun yada Kanin wani da hukumomin yaki da cin hanci suka shirya domin taya murna ya Shugaba Buhari kan nasarar da yake samu a Yaki da cin hanci da rashawa.

Ganduje ya bada wannan tallafi ne a lokacin da ya gana da jami’an hukumomin yaki da cin hanci da rashawa da suka kinshi EFCC da kuma ICPC a masaukin Gwamnan Kano dake babban birnin tarayya Abuja.

MAJIYA: Daily Nigerian Hausa

26 Nov 2018

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top