ko kuma a a shi wannan maulidi ba adinni bane shiyasa basu kawo ba .
Akwai mutanen da sunkayi imani da Allah wadanda basu san wani waliyi ba kuma muna kwaitata yan aljannah ne in sha Allah ,zan iya kawo maka mutane da ka yarda da su kuma basu sanin shi ba,basu ma san za'ayi shi ba kamar .
Abu-bakar saddiq.
umar
Aliyu
usman.
bari ma ta sahabai
ka yarda da iman malik ,iman hambali da dae sauransu.
Wallahi tallahi ,wallahi tallahi duk wanda baibi Annabi ba ba zai shiga Aljannah ba .
kai kuma kayi rantsuwa kace idan ba bi shi wanannan ba zai shiga aljannah ba.bari dae in bari domin ji da kunnenka saukar da Audio .
DOWNLOAD AUDIO Now
©Darulfatawa.com
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.