Yau ma mun kara zo muku da wakar Abdul d one mai "Dan salona" wanda munka dan tsakuro muku baitoci kadan daga cikin wakar.


 ðŸŽ¶  Gani da dan salona zanyiwa masoya wanda ta kore duka damuwata.


 ðŸŽ¶   Kyau tafiya a dawo yau gani na dawo gunki ki tarbe ni.



🎶    Akanki nake kai ta kawo avsilar haka 'yan mata suka zageni.

 ðŸŽ¶   Kowa na da rana wanda ya soka ka soshi hakane tunani na.

 ðŸŽ¶   Ko an bakantamin na tuna da kai nawa sai naji sanyi cikin raina.

 ðŸŽ¶   Gani da adona na bullo dan kai na cillo karda ku ja da ikon Allah.


 ðŸŽ¶  Ni ban neman sunan na tsaya matsayina hakan Allah yaso gani na.

🎶    Tare da ke wata rana muje aljannah haka shine fatana.


🎶  Ya Allah ka ji tausanmu ka rufe sirrinmu kar makiya su dame mu su  hana ki rabeni.



Download Music Now

Post a Comment

 
Top