Kwamandan rundunar NSCDC na jihar Ondo Pedro Awili, ya tabbatar wa manema labarai da faruwar lamarin, ya ce sauran kadan jama'ar unguwa su halaka shi kafin a ja shi zuwa fadar Deji na unguwar inda shi kuma ya aika mai laifin zuwa ofishin NSCDC domin a gudanar da cikakken bincike.
Ebuka Okafor ya tabbatar wa manema labarai cewa ya sha aikata luwadi tare da wadannan yara yan shekara 12 da 13, kuma yakan basu N200 a ko da yaushe ya yi lalata da su tun wata biyu da suka gabata.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafin mu na Facebook facebook.com/isyakuweb
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/AlFUDQouyehJRacXxBzbX0
Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
WAYAR KA TA LALACE KO KANA BUKATAR FLASHING?
Garzaya zuwa SENIORA TECH,shago mai lamba 50, hawa na sama gefen hagu,TAUSHI PLAZA , yamma daga gidan marigayi Waziri Umaru,kan Tiltin Ahmadu Bello, Nassarawa, Birnin kebbi jihar Kebbi. Barka da zuwa gidan sauki wajen gyaran wayar salula a garin Birnin kebbi.
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.