|
Jami'an tsaro a filin wasa na Haliru Abdu |
Jihar Kebbi ta bi sahun sauran jihohin Najeriya wajen gudanar da bukin murnar samun yancin kai daga kasar Britaniya ranar 1 ga watan Oktoba 1960. An gudanar da Pareti na jami'an tsaro da sauran yan Makarantu da ke cikin garin Birnin kebbi da kewaye a babban filin wasa na Haliru Abdu.
Kalli hotuna
|
Kwamishin yansanda na jihar Kebbi Ibrahim Kabiru yana duba Sintiri |
|
Shugaban NCWS reshen jihar Kebbi Madam Balkisu A.Danga (R) |
|
Paretin jami'an tsaro |
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>>
https://chat.whatsapp.com/AlFUDQouyehJRacXxBzbX0 Shiga cikakken shafin mu kai tsaye
www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Post a Comment