SHEHU SHAGARIN NAJERIYA
SHEHU SHAGARIN NAJERIYA

Daga Bello Muhammad Sharada A cikin littafin da ya rubuta ‘Not My Will’, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi suka ga Alhaji Shehu Shagari cewa bai shirya ya mulki Najeriya ba, jajibo shi kawa…

Read more »»
29 Dec 2018

Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!!
Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!!

Matasa wannnan Gwamnati taku ce! Karshin Jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari P-YES EMPOWERMENT PROGRAMME. Gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari ta sake bullo da wani sabon …

Read more »»
27 Dec 2018

Malamin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Rasu
Malamin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Rasu

Daga Yaseer Kallah A jiya ne Allah ya amshi rayuwar dattijon kirki kuma tsohon malamin makarantar nan mai suna Alhaji Sanda Kaita na jihar Katsina. Jaridar Katsina Post ta fitar da rahoton cewa an bin…

Read more »»
27 Dec 2018

Malamin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Rasu
Malamin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Rasu

Daga Yaseer Kallah A jiya ne Allah ya amshi rayuwar dattijon kirki kuma tsohon malamin makarantar nan mai suna Alhaji Sanda Kaita na jihar Katsina. Jaridar Katsina Post ta fitar da rahoton cewa an bin…

Read more »»
27 Dec 2018

BUDADDIYAR WASIKA ZUWA GA SHUGABA BUHARI, AKAN KUNNEN UWAR-SHEGUN DA YA YI ANA KASHE RAYUKKA DA SALWANTAR DA DUKIYOYIN AL’UMMAR ZAMFARA.
BUDADDIYAR WASIKA ZUWA GA SHUGABA BUHARI, AKAN KUNNEN UWAR-SHEGUN DA YA YI ANA KASHE RAYUKKA DA SALWANTAR DA DUKIYOYIN AL’UMMAR ZAMFARA.

Abdulmalik Saidu Mai Biredi Tashar Bagu Gusau. Assalamu alaikum, Bayan gaisuwa ta addinin da mu ka yi tarayya da Kai. Tare da fatan kana lafiya, a daidai wannan loton, kuma Muna rokon Allah ya Kara ma…

Read more »»
27 Dec 2018

Ku Karanta Domin Ku Amfana
Ku Karanta Domin Ku Amfana

Daga Bashir Abdullahi El-Bash Idan har Mahathir Muhammad, zai dauki tsawon shekaru (22) kafin ya samun nasarar daga darajar Malaysia. (1981-2003). Idan har Lee Kuan Yew, zai shafe tsawon shekaru (31) …

Read more »»
26 Dec 2018

IZALA Ta Nuna Alhinin Garkuwa Da ‘Yan Agajin JIBWIS
IZALA Ta Nuna Alhinin Garkuwa Da ‘Yan Agajin JIBWIS

Ibrahim Baba Suleiman ….Ta kuma yi kira ga Gwamnatin tarayya da ta kara kaimi wajen Harkokin tsaro a kasa. A yammacin yau Laraba shugaban kungiyar IZALA Sheikh Abdullahi Bala Lau ya nuna alhini da jaj…

Read more »»
26 Dec 2018

Dattawan Jihar Kano Sun Bukaci Yan Sanda Su Binciki Gwamna Ganduje.
Dattawan Jihar Kano Sun Bukaci Yan Sanda Su Binciki Gwamna Ganduje.

Daga Jaridar Sarauniya Kimanin makonni biyu bayan da babbar kotun Kano ta haramtawa Majalisar dokokin Jihar bincikar faifen bidiyon dake zargin gwamna Abdullahi Umar Ganduje yana karbar cin hancin dal…

Read more »»
26 Dec 2018

Wani gwamna ya bayyana lokacin mutuwarsa
Wani gwamna ya bayyana lokacin mutuwarsa

Gwamnan jihar Oyo, Abiola Ajimobi, ya ce Allah ya yi magana da shi dangane da lokacin da zai mutu. Gwamnan wanda a kwanannan ne ya cika shekaru 69, ya ce Allah ya bayyana mishi cewa zai mutu a shekaru…

Read more »»
25 Dec 2018

Uba ya kashe ‘yarsa a Kano Wani mahaifi mai suna Sani Lawan Kofar Gabas a karamar hukumar Rimin Gado a jihar Kano ya kashe ‘yarsa mai shekara Uku a duniya bisa ta dameshi kuka. Kakakin rundunar ‘yan S…

Read more »»
25 Dec 2018

Uba ya kashe ‘yarsa a Kano Wani mahaifi mai suna Sani Lawan Kofar Gabas a karamar hukumar Rimin Gado a jihar Kano ya kashe ‘yarsa mai shekara Uku a duniya bisa ta dameshi kuka. Kakakin rundunar ‘yan S…

Read more »»
25 Dec 2018

Ƴan Najeriya kuzo mu haɗa hannu domin ceto matsalar tsaron ƙasar nan – Obasanjo
Ƴan Najeriya kuzo mu haɗa hannu domin ceto matsalar tsaron ƙasar nan – Obasanjo

Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya yi kira ga ƴan Najeriya da su hada hannu wajen yaƙar matsalar rashin tsaro da mulkin son rai a ƙasar nan, Obasanjo ya faɗi hakan ne a wajen bikin cikar Farfes…

Read more »»
25 Dec 2018

Buhari Ya Mayarwa Aisha Martani Akan Ikirarinta Na Cewa Mutum Biyu Ne Suke Juya Mijinta
Buhari Ya Mayarwa Aisha Martani Akan Ikirarinta Na Cewa Mutum Biyu Ne Suke Juya Mijinta

Daga Amina Yusif Ali Bayan ɗaukar dogon lokaci ba tare da ya ce komai ba, Shugaban ƙasar nan Muhammadu Buhari ya mai da Martani ga ikirarin da Matarsa Kuma First Lady, Aisha Buhari ta yi. A yayin zant…

Read more »»
25 Dec 2018

WATA SABUWA
WATA SABUWA

Daga Datti Assalafiy Sanata Dino Malaye yayi zargin cewa Shugaban rundinar ‘yan sandan Nigeria IGP Ibrahim K. Idris ya shirya masa makarkashiya zai kamashi ya masa allurar mutuwa, tuni wadanda zasuyi …

Read more »»
25 Dec 2018

Tsafi: Mun Haƙura Da Sanya Dan Kanfai – Inji ‘Yan Matan Jami’a
Tsafi: Mun Haƙura Da Sanya Dan Kanfai – Inji ‘Yan Matan Jami’a

Tsafi: Mun Haƙura Da Sanya Dan Kanfai – Inji ‘Yan Matan Jami’a Kafatanin ‘yan matan manyan makaratun jihar Delta da ke a kudancin Nijeriya sun bayyana yanke hukuncinsu na hakura da sanya dan kanfai sa…

Read more »»
25 Dec 2018

Tsafi: Mun Haƙura Da Sanya Dan Kanfai – Inji ‘Yan Matan Jami’a
Tsafi: Mun Haƙura Da Sanya Dan Kanfai – Inji ‘Yan Matan Jami’a

Tsafi: Mun Haƙura Da Sanya Dan Kanfai – Inji ‘Yan Matan Jami’a Kafatanin ‘yan matan manyan makaratun jihar Delta da ke a kudancin Nijeriya sun bayyana yanke hukuncinsu na hakura da sanya dan kanfai sa…

Read more »»
25 Dec 2018

HAKA KIRISTA YA ZIYARCI MASALLACI BA LAIFI BA NE.
HAKA KIRISTA YA ZIYARCI MASALLACI BA LAIFI BA NE.

Daga Sale Kura MUSULMI YA ZIYARCI COCI BA LAIFI BA NE.. Shi Musulmi a koda yaushe mutum ne mai saukin kai da fahimta, babu tsanani, ko takura a cikin addini, balle har hakan ya kai ga samun busassun z…

Read more »»
25 Dec 2018

ZUWA GA SHUGABA BUHARI
ZUWA GA SHUGABA BUHARI

Daga Datti Assalafiy Wani bawan Allah masoyin shugaba Buhari mai suna Hafizu Sufyan yace a isar masa da wannan sakon zuwa ga Baba Buhari, yace Baba Buhari kar ka kalli Zamfara a matsayin wata ‘kasa da…

Read more »»
25 Dec 2018

SU WAYE BASA KAUNAR NIGERIA TA ZAUNA LAFIYA TSAKANIN SOJOJI DA KUNGIYOYIN SHARRI A JIHAR BORNO?
SU WAYE BASA KAUNAR NIGERIA TA ZAUNA LAFIYA TSAKANIN SOJOJI DA KUNGIYOYIN SHARRI A JIHAR BORNO?

Daga Datti Assalafiy Wadannan kungiyoyin sharri mallakin turawa makiya Allah da addininSa abinda Allah Ya fada mana a kansu shine ba zasu ta6a yarda damu ba har abada face sai munbi hanyarsu mun zama …

Read more »»
25 Dec 2018

Ta ce a iyakar saninta, kotu ba ta isa ta hana ‘yan sanda bincike ba.
Ta ce a iyakar saninta, kotu ba ta isa ta hana ‘yan sanda bincike ba.

Hajiya Naja’atu Muhammad na cikin wadanda suka rika tallata Muhammadu Buhari a matsayin mafi cancanta da zama shugaban kasa a zaben 2015. ‘yar siyasar ta yi wannan jawabi ne dangane da jerin bidiyon d…

Read more »»
24 Dec 2018

HANYOYIN DA ZA A DAINA KISAN ZAMFARA
HANYOYIN DA ZA A DAINA KISAN ZAMFARA

Daga Bello Muhammad Sharada Ni na gaji da bada labarin kisan kiyashi da ake yi wa jama’ar Zamfara da sace mutanen da yin garkuwa da su da fyade da ake yi wa ‘yan mata da matan aure da kwace dukiyar al…

Read more »»
24 Dec 2018

FADAN DA YAFI KARFINKA….
FADAN DA YAFI KARFINKA….

Daga Datti Assalafiy Ba’ayi sati guda ba an tare motocin matafiya akan hanya har guda hudu a jihar Zamfara akayi garkuwa da mutanen cikin motocin gaba dayansu Jiya Lahadi akwai motar ‘yan agaji Izala …

Read more »»
24 Dec 2018

BUHARI BA BARAWO BA NE
BUHARI BA BARAWO BA NE

Ra’ayin Kabiru Yusuf Fagge Anka Ko da maigirma shugaban kasa Baba Buhari ya iso Kano, tun a tasha (airport) ya nunawa Gwamna cewar shi ba abokinsa ba ne, wato karin maganar nan da Hausawa ke cewa, “Ab…

Read more »»
24 Dec 2018

Yar Shekara 9 ta yi karar shugaban makaranta bisa tirsasata cire hijabi
Yar Shekara 9 ta yi karar shugaban makaranta bisa tirsasata cire hijabi

‘Yar Shekara 9 ta yi karar shugaban makaranta bisa tirsasata cire hijabi Wata daliba ‘yar shekara 9 a jihar Ogun ta shigar da gwamnatin jihar da shugaban makarantarsu kara kotu bisa tirsa cere hijabi …

Read more »»
24 Dec 2018

ZA’A DAUKI SABON MATAKIN DA ZAI BAIWA SOJOJIN NIGERIA KARIYA A FAGEN YAKI
ZA’A DAUKI SABON MATAKIN DA ZAI BAIWA SOJOJIN NIGERIA KARIYA A FAGEN YAKI

Daga Datti Assalafiy Maigirma shugaban sojojin Nigeria Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai lokacin da ya shirya taron cin abinci da manema labarai shekaran jiya asabar 22-12-2018 a birnin Maiduguri bay…

Read more »»
24 Dec 2018

TSOHON TARABA YA GOYI BAYAN RAHOTON KUNGIYOYIN SHARRI MASU TALLAFAWA ‘YAN TA’ADDA A BORNO
TSOHON TARABA YA GOYI BAYAN RAHOTON KUNGIYOYIN SHARRI MASU TALLAFAWA ‘YAN TA’ADDA A BORNO

Daga Datti Assalafiy Jama’a ku kara fahimtar halin da muke ciki, da kuma wadanda suke da hannu wajen karfafa ayyukan ta’addanci a Nigeria, jiya Lahadi shahararren tsohon Taraba tsohon shugaban sojoji …

Read more »»
24 Dec 2018

BANTABA JIN LABARI MAI TAUSAYI KAMAR WANNAN BA
BANTABA JIN LABARI MAI TAUSAYI KAMAR WANNAN BA

Daga Datti Assalafiy Shekaran jiya Saman Na Buhari yake bada labarin cewa ina zaune cikin daren nan wajen teburin mai shayi anan cikin garin maiduguri ana musun siyasa akan Buhari da Atiku, sai wani d…

Read more »»
23 Dec 2018

BABA BUHARI A JINGINE KAMFEN ANA SHAN JININ TALAKAWA A ZAMFARA
BABA BUHARI A JINGINE KAMFEN ANA SHAN JININ TALAKAWA A ZAMFARA

Daga Rabiu Biyora Yanzun nan na amsa kiran waya daga wani Babban mutum dan jihar Zamfara inda yake bayyana mun irin tashin hankalin da mutane suka shiga a garin Maradun da Dan Magaji da suke jihar Zam…

Read more »»
23 Dec 2018

Mun Cika Dukkan Alkawuran Da Muka Daukar Wa ‘Yan Nijeriya – Lai Muhammad
Mun Cika Dukkan Alkawuran Da Muka Daukar Wa ‘Yan Nijeriya – Lai Muhammad

Daga Yaseer Kallah A jiya ne ministan yada labarai da al’adu, Lai Muhammad, ya yi ikirarin cewa gwamnatinsu ta APC ta cika dukkan alkawuran da ta daukar wa ‘yan Nijeriya. Ministan wanda ya yi wannan i…

Read more »»
23 Dec 2018

Kalmar da Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bude martaninsa ga ‘yan Kwankwasiyya
Kalmar da Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bude martaninsa ga ‘yan Kwankwasiyya

KURUNKUS! Na Murkushe ‘Yan Kwankwasiyya A Jihar Kano – Ganduje “KURUNKUS! KURUNKUS!” Kalmar da Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bude martaninsa ga ‘yan Kwankwasiyya yayin jaddada shu…

Read more »»
23 Dec 2018

Mutane sama da Dubu Uku sun koma jam’iyar APC a jihar Kogi
Mutane sama da Dubu Uku sun koma jam’iyar APC a jihar Kogi

A kalla mutane 3,252 ne ‘yan jam’iyar adawa ta PDP da suka koma jam’iyar APC daga mazabar Sanata Dino Melaya ta Kogi ta Yamma a jihar Kogi. Kamfanin dillancin labarai NAN ya ruwaito a jiya cewa, daga …

Read more »»
23 Dec 2018

YAN AREWA KAR AYI GANGANCIN ZABEN SU PETER OBI
YAN AREWA KAR AYI GANGANCIN ZABEN SU PETER OBI

Daga Datti Assalafiy Kamar yadda nake ta kokarin fitar muku da abubuwa akan Peter Obi domin a fahimci hatsarin dake tattare dashi, sannan a fahimci makarkashiyar da ta sa makiyanmu suka hada Peter Obi…

Read more »»
23 Dec 2018

An Hallaka Tsohon Babban Hafsan Tsaron Nijeriya, Air Marshal Alex Badeh
An Hallaka Tsohon Babban Hafsan Tsaron Nijeriya, Air Marshal Alex Badeh

An Hallaka Tsohon Babban Hafsan Tsaron Nijeriya, Air Marshal Alex Badeh Daga Yaseer Kallah Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wane ba sun hallaka tsohon babban hafsan tsaron Nijeriya, Alex Badeh. Rah…

Read more »»
22 Dec 2018

HAYANIYA A MAJALISAR KASA
HAYANIYA A MAJALISAR KASA

Daga Bello Muhammad Sharada Dokar kasafin kudi wato a Turance Appropriation Law ko Budget Law ita tafi kowacce doka muhimmanci a sha’anin gudanar da mulkin kasa. Ita ce dokar da take raba yadda za a s…

Read more »»
22 Dec 2018

YANDA ZAKA NEMI AIKI A MAJALISAR DINKIN DUNIYA.
YANDA ZAKA NEMI AIKI A MAJALISAR DINKIN DUNIYA.

Daga Abba Muhammad Gwammaja Ga wata dama ta musamman ga matasanmu da sukayi karatu, kuma suke da kwarewa a 6angarori da dama na rayuwa. Majalisar Dinkin Duniya (United Nations) da hadin gwiwar wasu ka…

Read more »»
22 Dec 2018

A yayin da hayaniyar siyasa ta dau zafi bari mu dan shakata da wannan
A yayin da hayaniyar siyasa ta dau zafi bari mu dan shakata da wannan

A yayin da hayaniyar siyasa ta dau zafi bari mu dan shakata da wannan* 1. Idan Mace na wahalar da Namiji sai ace kawai sake ta auro wata. Amma idan Namiji na wahalar da Mace sai ace ta yi hakuri Aljan…

Read more »»
22 Dec 2018

SARAUNIYAR DA TA SADAUKAR DA ‘DANTA DOMIN CETON AL’UMMARTA:-
SARAUNIYAR DA TA SADAUKAR DA ‘DANTA DOMIN CETON AL’UMMARTA:-

Daga Bashir Abdullahi El-Bash Tarihin Sarauniya Abla Pokou, tafe yake hannu da hannu da zamanin da aka ‘kirkiri ‘kabilar (Baoule) da ke ‘kasar Kwaddi Buwa, sannan ya na tuna hannun uwa a lardin wannan…

Read more »»
22 Dec 2018

HUKUMAR EFCC TAYI BABBAN KAMU.
HUKUMAR EFCC TAYI BABBAN KAMU.

Daga Haji Shehu Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) reshen jihar Enugu ta kama wasu makudan kudade a filin tashi da saukan Jiragen sama na Akanu Ibiam dake jihar Enugu. Kudin …

Read more »»
21 Dec 2018

TAMBAYA
TAMBAYA

Daga Datti Assalafiy Ina tambaya wai dagaske ne a taron da su Baba Atiku Abubakar suka gudanar a Sokoto yace akwai Annabi Umaru cikin Annabawan Alah?? Tambaya nake don Allah ina neman sahihin amsa sab…

Read more »»
21 Dec 2018

NASARA DAGA ALLAH
NASARA DAGA ALLAH

Daga Datti Assalafiy Rundinar kwararrun ‘yan sanda na IGP Intelligence Response Team (IRT) karkashin jagorancin DCP Abba Kyari sun samu nasaran cafke kasurgumin kwamandan Boko Haram mai matukar hatsar…

Read more »»
21 Dec 2018

DAGA JIYA ZUWA YAU:-
DAGA JIYA ZUWA YAU:-

Allah ne kadai ya san irin tagomashi da cigaba gami da ‘daukakar da Shugaba Muhammadu Buhari ya ‘kara samu daga wurin al’umma a ciki da wajen ‘kasarnan, sanadiyyar Ihu da neman kaskanta shi da wasu ‘y…

Read more »»
20 Dec 2018

ME KE SHIRIN FARUWA A SIYASAR KANO ?
ME KE SHIRIN FARUWA A SIYASAR KANO ?

SHARHIN: Bashir Abdullahi El-Bash:- Duba da yadda lokacin babban zabe na gama-gari ke cigaba da ‘karatowa a Nageria, babu mamaki ga duk wani abu da ya faru ko ya ke shirin faruwa cikin jam’iyyu da Siy…

Read more »»
20 Dec 2018

TSAKANIN ABBA DA JAFAR
TSAKANIN ABBA DA JAFAR

ZABEN FIDDA GWANI: Ranar 2 ga Oktoba 2018, jam’iyyar PDP ta kasa karkashin Cif Uche Secondus ta aiko kwamitin zabe don ya sa ido ya kuma gabatar da zaben dan takarar gwamna na PDP. Shugaban kwamitin r…

Read more »»
20 Dec 2018

Ku Kalli sabon gyaran gashin Rahama Sadau
Ku Kalli sabon gyaran gashin Rahama Sadau

Tauraruwar fina-finan Hausa da turanci, Rahama Sadau kenan a wadannan hotunan nata da ta nunawa masoyanta sabon gyaran gashin da ta yi. Ta sha kyau, tubarkallah, muna mata fatan Alheri. …

Read more »»
20 Dec 2018

Zaben 2019: Komawar Buhari Za Ta Haifar Da Rashin Tsaro A Nijeriya – Dogara
Zaben 2019: Komawar Buhari Za Ta Haifar Da Rashin Tsaro A Nijeriya – Dogara

Kakakin majalisar wakilai Yakubu Dogara ya yi ikirarin cewa rashin tsaro ya karu matuka a lokacin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari. Dogara ya yi kira ga al’ummar yankin arewa maso gabas su zab…

Read more »»
20 Dec 2018

Maryam Booth Ta Yi Murabus Daga Tallar Takarar Atiku Abubakar
Maryam Booth Ta Yi Murabus Daga Tallar Takarar Atiku Abubakar

Fitacciyar ‘yar wasan Hausa Maryam Booth Ta wallafa cewa, ta yi Murabus daga matsayin mataimakiyar ‘Gidauniyar Atiku Care’ ta kasa. A baya an ga Maryam na amfani da wannan Gidauniyar domin tallata tak…

Read more »»
20 Dec 2018

Takaitaccen Jawabin Buhari A Yayin Gabatar Da Kasafin 2019
Takaitaccen Jawabin Buhari A Yayin Gabatar Da Kasafin 2019

Najeriya ta fita daga matsalolin koma-bayan tattalin arziki. Hauhawan farashin kayayyaki ya ragu daga kashi 18.17 a Janairun 2017 zuwa kashi 11.28 a Nuwamban banaKudin ajiyarmu ya karu daga dala bili…

Read more »»
20 Dec 2018

Takaitaccen Jawabin Buhari A Yayin Gabatar Da Kasafin 2019
Takaitaccen Jawabin Buhari A Yayin Gabatar Da Kasafin 2019

Najeriya ta fita daga matsalolin koma-bayan tattalin arziki. Hauhawan farashin kayayyaki ya ragu daga kashi 18.17 a Janairun 2017 zuwa kashi 11.28 a Nuwamban banaKudin ajiyarmu ya karu daga dala bili…

Read more »»
20 Dec 2018

Na nemi amin canjin gurin aiki daga Sakkwato zuwa Kano dan in rika ganin Maryam Yahaya'
Na nemi amin canjin gurin aiki daga Sakkwato zuwa Kano dan in rika ganin Maryam Yahaya'

Jami'in dan sandannan, Rilwani Bala da ya bayyanawa Duniya irin soyayyar da yakewa jarumar fina-finan Hausa, Maryam Yahaya ya kuma fitowa ya ce, yanzu haka ya nemi canjin gurin aiki daga Sakkwato zuw…

Read more »»
20 Dec 2018

Yan Majalisar APC Da PDP Sun Baiwa Hammata Iska
Yan Majalisar APC Da PDP Sun Baiwa Hammata Iska

Wasu ‘yan majalisar wakilai sun baiwa hammata iska, yayin da wasu ke wakar habaice-habaice a zauren majalisar suna cewa “ba a samun ‘yanci sai da gwagwamarya, sai da gwagwarmaya, lokacin ‘yanci ya yi…

Read more »»
19 Dec 2018

Duniya Dai Tana Gani – Martanin Buhari Ga ‘Yan Majalisar Da Ke Masa Ihu
Duniya Dai Tana Gani – Martanin Buhari Ga ‘Yan Majalisar Da Ke Masa Ihu

Daga Yaseer Kallah A yunkurinsa na ya sanya ‘yan majalisar da ke masa ihu su nutsu a lokacin da yake gabatar masu da kasafin kudin 2019, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce masu “duniya dai tana gani…

Read more »»
19 Dec 2018

TUNATARWAR DA MALAM LIMAN YAYI A MAƘABARTA.
TUNATARWAR DA MALAM LIMAN YAYI A MAƘABARTA.

TUNATARWAR DA MALAM LIMAN YAYI A MAƘABARTA… A yayin da muke tsaye a maƙabarta don gudanar da rufe waɗannan bayin Allah iyayen mu…Gidan talabijin na jaridar NTA sunyi hira da Malam Liman inda acikin hi…

Read more »»
19 Dec 2018

A DUNIYA KO A LAHIRA KO WANE MUTUM SAI YA TARAR DA SAKAMAKON ABINDA YA AIKATA
A DUNIYA KO A LAHIRA KO WANE MUTUM SAI YA TARAR DA SAKAMAKON ABINDA YA AIKATA

Daga Datti Assalafiy Da farko ni Datti Assalafiy banji dadin kisan gilla da akayiwa wannan tsohon shugaban sojojin Nigeria Cheif Air Marshal Alex Badeh (rtd) ba, saboda mu bama goyon bayan kisan gilla…

Read more »»
19 Dec 2018
 
Top