Ya bayyana cewa, Ina Son Na zama Daya Daga Cikin Cikakkin Masoyin Maryam Yahaya
Shi Yasa Na Sharya Tsaf Domin Neman Transfer Zuwa Kano Da Aiki Saboda Na Dinga Ganinta,
Kuma Ina Yi Mata Fata Zama Jaruma Mafi Daukaka A Duniyar Fina Finai Hausa
Kuma Da Duk Nayi Sallah addu,ata Kenan
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.