Jarima Rahama Sadau ta kaiwa Adam A. Zango ziyara A+ A- Print Email Tauraruwar fina-finan Hausa Rahama Sadau kenan a wadannan hotunan tare da abokin aikinta, Adam A. Zango a lokacin da ta kaimai ziyara, ta bayyanashi a matsayin mutumin kirki, muna musu fatan Alheri.
Post a Comment