Nafisar ta bayyana hakan ne ta dandalinta na sada zumunta inda ta saka hotunan auren jarumar nan ta kasar India Priyanka da Nick inda tace, "wa ye zai yi aure nan gaba?" Sai tace "nice".
Nafisa ta kara da cewa, "nima zan fara shiri,maganar gaskiya kwanan nan ba da dadewa ba zan yi aure in Allah ya yarda." a cewar ta
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.